Da asuba ta fara bayyana, ɗaruruwan maza na taruwa a wani fili mai ƙura a Chaghcharan, babban birnin lardin Ghor a ...
A baya-bayan gwamnonin da suka gama wa'adin mulkin jihohinsu na rububin zuwa majalisar dattawa domin wakiltar jihohinsu.
Najeriya da Afirka ta Kudu da kuma Tunisia duk suna cikin wannan siradi kasancewar suna cikin rukuni ɗaya da ƙasashen da za ...
Da safiyar yau ne Shugaba Trump na Amurka ya ce dakarun Amurka da na Najeriya sun kashe - mataimakin babban kwamandan ...
Yan bindigan sun sace ɗaliban da zuwa yanzu ba a tantance yawansu ba a wasu makarantu a jihar Borno da ke arewa maso gabashin ...
Wannan magana tana cikin maganganun da malamai suke yawan tattaunawa a duk lokacin da Babbar Sallah ta ƙarato.
Tun bayan samun 'yancin kai a shekarun 1960, Faransa ta ci gaba da riƙe dangantaka ta tattalin arziki da siyasa da tsaro da ...
Alamu na nuna cewa an daƙile faruwar wani ɓangare na rikicin da ke ƙoƙarin ruruwa a jam'iyyar APC reshen jihar Kano da ka iya ...
Bayern Munich ta cimma yarjejeniya da Anthony Gordon, Mason Greenwood na sha'awar ci gaba da taka leda a Marseille.
Yaƙin da ake gwabzawa tsakanin Amurka da Isra'ila da Iran ya kusa zuwa ƙarshe - kamar dai yadda Washington ke bayyanawa. A ...
Yayin da mafi yawan jagororin jam'iyyar APC, mai mulkin Najeriya suka nuna amincewarsu ga Shugaba Tinubu a matsayin ɗan ...
Some results have been hidden because they may be inaccessible to you
Show inaccessible results